03/05/2025
Dan Siyasa Tv_Youtube Channel
JAWABIN MAIGIRMA GWAMNA A LOKACIN BUDE MASALLACIN JUMU'A NA SARKIN MUSULMI HASSAN DAN MU'AZU:
MASALLACIN JUMU'A NA SARKIN MUSULMI HASSAN DAN MU'AZU DAKE UNGUWAR RUNJIN SAMBO A CIKIN GARIN SOKOTO.
Jigon Siyasar arewacin Najeriya Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko Shine ya bude Masallacin Juma'a Na Sarkin Musulmi Hassan Dan Mu'azu Dake Unguwar Runjin Sambo Dake Cikin Garin Sokoto:
Maigirma Mataimakin Gwamnan Jahar Sokoto H E. Idris Muhammad Gobir Tareda Jagoran Siyasar Arewacin Nigeria Sanata Dr Aliyu Magatakarda Wamakko Sun Jagoranci Bukin Bude Masallacin Juma'a Na Sarkin Musulmi Hassan Dan Mu'azu Dake Unguwar Runjin Sambo Dake Cikin Garin Sokoto, Wanda Gwamnatin Jahar Sokoto Ta Inganta Tareda Sabuntawa.
Mataimakin Gwamnan Ya Waƙilci Gwamnan Jahar Sokoto Wajjen Bukin Bude Masallacin,
Jagoran Siyasar Arewacin Nigeria Sanata Dr Aliyu Magatakarda Wamakko Muna rokon Allah Madaukakin sarki ya karama lafiya tare da nisan kwana mai yawa mai al'barka Al'barka wannan rana ta Jumu'a.
Sirajo Bello
Hungumawa
Sokoto
02/05/2025.
Dan Siyasa Tv_Youtube ChannelJAWABIN MAIGIRMA GWAMNA A LOKACIN BUDE MASALLACIN JUMU'A NA SARKIN MUSULMI HASSAN DAN MU'AZU:MASALLACIN JUMU'A NA SARKIN MUSULMI...