Jameelu abdulhameed Mai goro

Jameelu abdulhameed Mai goro Maganace ta siyasar jahar katsina da kasa bakidaya

ALLAHÙ AKBAR: Ní Mutum Nè Kamar Kòwa, Bani Da Bambancí Da Talaka Ko Mai Kudi, Cuta Kuma Daga Allah Take, Shi Ke Kashewa ...
17/09/2023

ALLAHÙ AKBAR: Ní Mutum Nè Kamar Kòwa, Bani Da Bambancí Da Talaka Ko Mai Kudi, Cuta Kuma Daga Allah Take, Shi Ke Kashewa Kuma Shi Ke Rayawa, Zan Iya Mutùwa Kuma Zan Iya Rayuwa, Zan Iya Mutuwa Yau, Zan Iya Mutùwa Gobe.

Zan Iya Mùtuwa Mako Mai Zuwa, Zan Iya Mutùwa Wata Mai Zuwa Ko Shekara Mai Zùwa, Kuma Watakila Zan Iya Rayuwa Har Tsawon Shekaru 90 Allah Ne Kadaí Masani.

- Inji Marigayi Umar Musa Yar’adua.

Allah Ya Jikan Sa Da Rahama…..

17/09/2023
Shugaban ya kuma ce matsalolin rashin tsaro da rashin ci gaba da kuma talauci a Najeriya abubuwa ne da za a yi maganinsu...
16/09/2023

Shugaban ya kuma ce matsalolin rashin tsaro da rashin ci gaba da kuma talauci a Najeriya abubuwa ne da za a yi maganinsu a ƙarƙashin gwamnatinsa.

Ƙarin bayani - https://bbc.in/3sUYF4H

ALLAHU AKBARBabban Kwamandan Salafiyya a Nigeria Marigayi Sheikh Albaniy Zaria yace:Na rantse da Allah ko kaffara banayi...
09/09/2022

ALLAHU AKBAR

Babban Kwamandan Salafiyya a Nigeria Marigayi Sheikh Albaniy Zaria yace:

Na rantse da Allah ko kaffara banayi, kuma bani da shakkar wannan maganar, idan mutum ya rayu har ya mutu bai iya karatun Boko ba Wallahi bai da matsala a lahira ko kadan

Amma Wallahi duk mutumin da bai san Allah ba, bai iya karatun addini ba, Wallahi zai rayu cikin matsala, zai mutu cikin matsala, za'a rufeshi a kabari cikin matsala zai zauna a Kabari ya tabbata cikin matsala, sannan ranar tashin Alqiyamah zai tashi cikin babbar matsala ~Sheikh Albaniy Zaria

Jama'a duk uzurin da zakayi a duniya kar ka bari neman ilmin addinin Allah Ya kubuce maka komin karancinsa

Yaa Allah Ka mana katanga daga fadawa cikin matsala anan duniya da lahira
Allah Ka jikan Malam Albaniy Zaria

nima nayi

ALLAHU AKBARBabban Kwamandan Salafiyya a Nigeria Marigayi Sheikh Albaniy Zaria yace:Na rantse da Allah ko kaffara banayi...
09/09/2022

ALLAHU AKBAR

Babban Kwamandan Salafiyya a Nigeria Marigayi Sheikh Albaniy Zaria yace:

Na rantse da Allah ko kaffara banayi, kuma bani da shakkar wannan maganar, idan mutum ya rayu har ya mutu bai iya karatun Boko ba Wallahi bai da matsala a lahira ko kadan

Amma Wallahi duk mutumin da bai san Allah ba, bai iya karatun addini ba, Wallahi zai rayu cikin matsala, zai mutu cikin matsala, za'a rufeshi a kabari cikin matsala zai zauna a Kabari ya tabbata cikin matsala, sannan ranar tashin Alqiyamah zai tashi cikin babbar matsala ~Sheikh Albaniy Zaria

Jama'a duk uzurin da zakayi a duniya kar ka bari neman ilmin addinin Allah Ya kubuce maka komin karancinsa

Yaa Allah Ka mana katanga daga fadawa cikin matsala anan duniya da lahira
Allah Ka jikan Malam Albaniy Zaria

nima nayi
eng jamilu abdulhamid Abdullahi albani katsina)CEO NAHUTA eterper Nigeria limited sabuwar unguwa opp sheikh dahiru Usman foundation

Rayuwar Dattijon Malamin muAbun sha’awa ga Malamin muGa fara’a sam baya hantarar muHaka nasan shi tun haduwar muCikin mu...
28/08/2022

Rayuwar Dattijon Malamin mu
Abun sha’awa ga Malamin mu
Ga fara’a sam baya hantarar mu
Haka nasan shi tun haduwar mu
Cikin mu’amala Mallam daban ne

Shi haka nan dai Allah ya yi shi
Mahakurci baka ganin fushin shi
B***e har ka ganshi yana haushi
Wannan hali kowa ya shaide shi
Sai idan har daman baka sanshi bane

Tun quruciyarsa faman da’awa yake
Kuma bai gaza ba kan yanda yake
Ga laffuzozin sa sam babu yanke
Ciki ga hikimomi sosai a dauke
Idan ka kusance shi lallai zaka gane

Allah ya masa baiwa masu yawa
Cikin karatun sa ya zarce dayawa
Saurare ni kaji abunda nake cewa
Bsc, MSc da Phd duk wannan baiwa
Bai tsaya nan ba yanzu shi Prof ne

Mahaddacin Qur’ani ne ba shakka
Har da 6angare Hadisi kan haka
Aka sanshi ya yi fice game da haka
Karantarwa yake kullum kan haka
Prof Mansur Sokoto shi Shehin mu ne

Malamin Sunnah ne tsayayye
Tuntuni Shubahar Shi’a ya yaye
Bisa tambayoyi gare su kai tsaye
Har yau ba amsa ba b***e su yaye
Garemu mu wannan babban nasara ne

Ya wallafa littafai ba da shakka ba
Cikin ilimin ninqaya ba da wai ba
Kadan daga ciki ba sai na qirga ba
Akwai sharhin Iziyyah bashi kadai ba
Idan ka bincika sauran duk suna nan ne

Fatan mu Rabbi yazo cikin agajin sa
Ya masa tallafi cikin lamurran sa
Ya kare shi daga dukkan makiyan sa
Ya ruguza aniyar su don kar su karsa
Ya Allah kare shi tunda shi bawan ka ne

Signed: Motivator & Author Kalimullah Ahmad Hinna (Hasken Yamaltu) The 1st

Shehin Musulunci Sheikh, Prof. Mansur Ibrahim Sokoto, Malam Allah Ya ƙara lafiya da nisan kwana mai amfani, Allah Yasa K...
28/08/2022

Shehin Musulunci Sheikh, Prof. Mansur Ibrahim Sokoto, Malam Allah Ya ƙara lafiya da nisan kwana mai amfani, Allah Yasa Ka gama lafiya.

06/08/2022

😂😂😂😂 MUSHA DARIYA😂😂😂😂 wani malamine ya tambayi yan class menene love ? sai wata yariya tace love is a chemical substance that react between two heart sai yace are you stupid sai tace stopid is a person who ask the meaning of love:😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂.
******NEMAN AURE*******
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Wani SAURAYI ne
yaje wajen Mahaifin Budurwarsa
neman AURENTA
yana shan TABA;

UBAN YACE; wannan wacce irin
rashin kunyace Kazomin kana shan
TABA?

SAURAYIN; kayi hakuri duk lokacin
da na sha
GIYA ne sai nasha TABA.

UBAN YACE; Wato har
GIYA ma kake sha ?

SAURAYIN; a.....a Ba halina
bane, idan naje Gidan RAWA ne nake
sha tare da
Abokaina.

UBA YACE; Kai !! Har Gidan RAWA ma
kake zuwa?

SAURAYIN; Gaskiya. Baba Ada bana
zuwa, fitowata daga gidan YARI ne
na fara zuwa.

UBAN YACE Iyeh!! Har Gidan YARI ma
kaje kenan?

SAURAYIN; Qaddara ce ta kaini Don
na kashe wani mutumne.

UBAN YACE Tabdi!!
Lallaima wato kai har RAI kake
kashewa'
Amman kazo neman AUREN
Yarinyata.
AURE???????

SAURAYIN; AHH bawai wani Na kashe ba illa Baban
budurwata dayanemi ya hanani Auren diyar sa

UBAN YACE; Toh! Toh!! Toh!!! Maraba-Maraba
Da Zuwanka Toh Yaushe Zaka TuRo
manyan naka!
Ayi maganar Auren? Ya
kamata' a Hanzarta' ayi da Wuri. 😄😄😄😂😂😂😂😂😂
DARIYA DOLE
😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Wani mai tallan bread ne irin nakan titin nan,sai yaga wata J5 tashiga gidan mai da daddare sai yabita da gudu kamar yanda s**a sabayi,kawai sai ya mika bread ta window sai yaji ankarba,sai yakara mikawa sai yaji ankarbe dazai sake mikawa saiyace abani kudin biyun sai yaji shiru, kawai saiya leka ta window sai yaga ashe akuyoyine a bayan motar
😳😳😳😳😳😳😳
😂😂😂😂😂😂😂
Dariya small small
Ka/Ki tura don nishadin sauran friends
Hahhh ZARIA Kauye🎪 Wata Bazazzagiyace 🙍🏽‍♀tazo KANO sai taga mutane suna siyan tufa (Apple)🍏sai itama taJe tasayo sai takai hakuranta da karfi zataci! Aiko sai jitayi hakuran sun nutse cikin tufa🍎sai taji ruwa mai zaki yana biyo hannunta tace: kai! Goruba sai Birnin KANO ga za ki ga laushi Ashe mu a ZARIA cutarmu ake!!!🤦🏽‍♀. 😜😜😜

Address

AMADI KURFI
Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jameelu abdulhameed Mai goro posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Establishment

Send a message to Jameelu abdulhameed Mai goro:

Share