s_ahmd_boss

s_ahmd_boss We are supplying any kind of stubs

16/10/2020

Foods stuffs

    love._You_don’t_have_to_do  :_there’s  .
08/07/2020

love._You_don’t_have_to_do :_there’s .

19/05/2020

[5/19, 7:45 AM] +234 818 374 3895: *KA YARDA DA DU WANDA YAKE KAUNARKAπŸ‘ŒπŸΌ*

*BARKA DA SAFIYA, RAMDHAN MUBARAKHπŸ™πŸΌπŸ™πŸΌπŸ™πŸΌ*

Labaran Safiyar Talata 19/05/2020CE - 26/0/1441AH. Cikakkun labaran

An samu sabbin mutane 216 sun kamu da cutar Coronavirus a Najeriya, jimilla 6,175.

Coronavirus: Gwamna Ganduje na jihar Kano ya bayar da izinin gudanar da sallar Jumma'a da na Idi a jihar.

Gwamnatin jihar Yobe ta sanya dokar hana zirga-zirga ba dare ba rana a karamar hukumar Lamurde sakamakon rikicin kabilanci a yankin.

Covid-19: Gwamnatin jihar Lagos ta bayar da umurnin bude Masallatai da Coci-coci a jihar.

Sarki Musulmi ya umurci musulman Najeriya, su fara duba watan Shawwal daga ranar Jumma'a mai zuwa.

Kungiyar ASUU ta yi korafin akwai Malaman jami'o'i 7 da har yanzu ba a biya su albashinsu ba.

Gwamnatin jihar Yobe ta ce za a yi sallar Idi a jihar.

Rahotanni sun bayyana cewa bama-baman sun fashe a kauyen Konduga, a jiya Litini da daddare.

An gaza samun fahimta tsakanin Amurka da kamfanin Huawei.

Kasashen China da Koriya ta Kudu za su tara wa hukumar WHO miliyoyin daloli.

Ambaliyar ruwa ta raba mutum 400,000 da muhallansu a Somaliya, in ji majalisar dinkin duniya.

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce cutar Coronavirus ta kashe sama da mutane dubu 315 a duniya.
[5/19, 8:31 AM] +234 818 374 3895: *LABARAI A TAKAICE*

*SHUGABAN JIBWIS SHEIKH ABDULLAHI BALA LAU, YA NUNA DAMUWARSA KAN HARIN DA 'YAN BINDIGA S**A KAI KAN HAUSAWA A GARIN TINGNO, JIHAR ADAMAWA*
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

*Shugaban Kungiyar IZALA Sheikh (DR) Abdullahi Bala Lau, ya nuna damuwar sa kan harin da 'yan bindiga na kabilar Chobo s**a kaiwa Hausawa a garin Tingno na jihar Adamawa, bayan wani rikici ya da ya barke tsakanin su.*

*Sheikh Bala Lau ya bayyana hakan ne a yayin hira da ' yan jaridu a gidan sa dake Yola. Daga cikin wadanda aka kashe a rikicin har da limamin masallaci, inda aka kone wuraren ibadu (masallatai) a yankin. Sheikh yace wajibi ne gwamnati tayi bincike mai zurfi

Address

Karu

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when s_ahmd_boss posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category