Sirrin Kai Da Halin Ka Social Media Darazo

Sirrin Kai Da Halin Ka Social Media Darazo If you like enter this oganazation

Tinubu Ya Yi Kira Ga Zaman Lafiya a Zaben FCT, Kano da RiversShugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci masu kada kuri’...
21/02/2026

Tinubu Ya Yi Kira Ga Zaman Lafiya a Zaben FCT, Kano da Rivers

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci masu kada kuri’a, jami’an tsaro da kuma Hukumar Zabe ta Kasa mai zaman kanta, Independent National Electoral Commission (INEC), da su gudanar da zabukan da za a yi a Federal Capital Territory, Kano State da Rivers State cikin tsari da lumana.

A wata sanarwa da fadar shugaban kasa ta fitar, Tinubu ya bukaci ‘yan kasa masu rajista da su fito su kada kuri’unsu ba tare da tsoro ba, yana mai jaddada cewa dimokuradiyya na bunƙasa ne cikin yanayi na zaman lafiya da mutunta juna.

Shugaban ya kuma gargadi jami’an tsaro da su guji duk wani mataki na tsaurin hali ko tsoratarwa, yana mai cewa aikinsu shi ne kare rayuka da dukiyoyi tare da tabbatar da sahihancin zabe.

Haka zalika, ya roki INEC da ta dauki matakan da s**a dace domin tabbatar da sahihanci da gaskiya, musamman wajen tantance masu kada kuri’a, kirga kuri’u da kuma sanar da sakamako cikin gaggawa da adalci.

Tinubu ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa zabukan za su gudana cikin nasara tare da kara karfafa dimokuradiyyar Najeriya.

03/02/2026

ALLAH KA AZURTA MU DA ZUWA CIKIN WATAN RAMADAM LAFIYA

13/10/2025

WATA SABUWA: Asalin jihar Kano ba ta musulmai Bace, ta kiristoci da maguzawa ne, Sabida haka ina kira ga Musulman Dake Jihar Kano Su fita Su bawa Maguzawa da kiristoci garinsu, Aisha Yesufu

ina kira ga Al'ummar jihar Kano Su Tashi Su Bawa Maguzawa kiristoci garinsu Sabida Asalin jihar Kano ba ta musulmai ceba ta kiristoci da maguzawa Ce Sabida haka ina kira ga Musulman Dake Jihar Kano Su fita Su bawa Maguzawa da kiristoci garinsu, Aisha Yesufu

A cewar Aisha Yesufu Musulmai ƙwace s**a yiwa Maguzawa da Kiristoci saboda suna auren mata 4 kuma su dunga haihuwa hakan ya basu dama s**a cika garin Kano har s**a mayar da ita garin Musulmai

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 ABC NEWS HAUSA 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku.

Kuma Tunanin Raba Gardama Zai Jure Rashin Sumayya Kowa Idan Ta Auri Aliyu????
08/10/2025

Kuma Tunanin Raba Gardama Zai Jure Rashin Sumayya Kowa Idan Ta Auri Aliyu????

07/10/2025

ALLAH: Muna roƙonka da ka ƙara mana ni’ima da tsaremu daga sharrin duniya da lahira.

Allahumma ameen

07/10/2025

Mutum mai kishi shine mutum,masoyin gaskiya shine yake zama da Al'umma lafiya,mai kishin kasa shine zaben da yafi dacewa da Dan kasa nagari yaku Al'ummar jahar Bauchi da kewaye kuyi nazari gurin zàben shugaba nagari,ba ba6araro ba Wanda zaku zabe shi ya sace kudaden Ku,,MU Dan Bauchi muna bukatar shugaba nagari,hakan yasa nace NI zabe na 2027 sai masoyin talakawa wato nagari na kowa,Dr.Bala Wunti amatsayin Dan takaran Gwanna na Bauchi

Address

Darazo

Telephone

+2348066556091

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sirrin Kai Da Halin Ka Social Media Darazo posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share