01/05/2023
Wani Dattijo yace wa daya daga cikin jikokin sa:-
π€π³Ya kai dana, Lalle shiga Aljanna kyauta ne, Amma wuta sai an biya kudi ake shiga.
Sai yaron yace:-
Ya haka yake kasancewa ya kaka naπ³!?
Sai kakan yace:-
π²Duk wanda zai yi c**a (karta) sai ya biya kudi,
πΎKuma duk wanda zai sha giya sai ya biya kudi,
π΅π¬Duk wanda zai busa taba sigari ko wiwi ko shi-sha sai ya biya kudi,
ππΌπΈπ€π» Kuma duk wanda yake son ya ji waka sai ya biya kudi,
πKuma duk wanda yake son ya yi tafiya dan 6arna da alfa'sha sai ya biya kudi.
Amma Aljanna yakai dana kyauta ne, ba a kashe kudi dan shigan ta,
ππDuk mai yin sallah zai yi sallah ba tare da ya biya kudi ba,
π€π·Kuma duk wanda zai yi azumi ba sai ya biya sisi ba,
π€²ππ»Kuma duk wanda zai yi Istigfari zaiyi ba sai ya biya sisi ba,
ππ€¦π»ββ Haka Kuma duk wanda zai rintsa ganin sa daga haram ba sai ya biya sisi ba.
To ya kai dana, shin kana son ka kashe kudin ka dan ka shiga wuta ko kana son Aljanna kyauta?
π©Kai me karatu wannan sakon ya iso gareka kyauta, kai ma ka tura wa wani ya samu kyauta dan ka samu ladan haka.
ALLAH sa mu dace.
KA DARAJA MUTANE UKU A DUNIYA π
1. Dattijo. π΄πΌ,
2. Malami π³π½,
3. Iyaye πͺ
Ka tausayawa mutane uku
1. Tsoho π΄πΌ
2. mace. π©πΌ ππ½
3. Yaro karami π¦π»
Kada ka manta da Abu uku
1. Mutunci ππΌππ»ππΌ
2. addini. πβͺπ°π
3. Mutuwa. π
Ka tsarkaka Abu uku
1. Jikinka πͺπΎπͺπΎππ½
2. Tufafinka πππππ‘
3. Zuciyarka. β€
Kada ka daina Neman Abu uku
1. Ilimi πππ½
2. arziki. πΆππ¨π’
3. Aljanna. ππ
Kuma karka yi wasa da bautar allah
Wato ibada aduk halinda ka tsinci kanka
karka yadda shedan la'ananne ya hanaka yadawa domin mutane su amfana. PLS! COPY AND PASTE...... ππ»ππΌ