19/06/2026
Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano a Jam’iyyar NDC, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya jagoranci taro na musamman tare da ‘yan takarar majalisar dokokin jihar Kano a jam’iyyar.
An gudanar da taron ne a gidanSanata Rabiu Musa Kwankwaso, da ke Miller Road, inda aka tattauna muhimman batutuwa da s**a shafi shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027 da kuma ƙarfafa haɗin kai a tsakanin ‘yan takarar jam’iyyar. 
📷: Hamza Ahmad Telan Mata