08/08/2026
“Na daɗe ban ga m^ra kunya a siyasa irin Pantami ba.” — Rumanatu Sa'ad Abubakar
Matashiyar ƴar siyasar jam’iyyar APC a jihar Gombe, Hon. Rumanatu Sa'ad Abubakar, ta ce wallahi ta daɗe ba ta ga mutum m^ra kunya a siyasa irin Dr. Isa Ali Pantami ba.
Hon. Rumanatu, ta wallafa wannan bayani na ta ne a shafin ta na facebook a yau Juma'a, inda ta ƙara da cewa; “A watan Azumi Pantami yasa an k**a wasu yara mutum 3 waɗanda mutum biyu a cikin su masu iyali ne.”
“Pantami ne fa yasa aka k**a Musa Khale kwanan sa goma 15 a tsare, Pantami ne yasa aka k**a Alhaji Abdu Atampa Bajoga kwanan sa 10 a tsare, Pantami ne yasa aka k**a Abu Ayrin kwanan sa 8 a tsare, kwanan nan ma sai da Pantami yasa aka k**a ɗan Masani.”
“Anma saboda tsabar rash!n kunya irin na Pantami, don yau an k**a na shi, shi ne har da sharing. Kai Allah wqdai na ka ya lqlace.” — Inji Rumantu Sa'ad Abubakar